Responsive Ads Here

Wednesday, March 29, 2023

Dom-Domty Branch

          Alhamdulillah masha Allah! 



Muna qara yiwa Allah godiya daya kawo mu wannan lokaci, wanda gashi daya daga cikin Yaran Shagon Dom-Domty mai suna Hassan Musa ya samu qaruwa na bude sabon shago acikin kasuwar Gombe.



Muna farin ciki tare kuma da addu'ar Allah ya Sanya albarka aciki. 

Allah ya Sakawa me gidanmu Alh. Malam Abdullahi Hassan Dom-Domty da alkairi. Muna rokon kuma Allah ya qara masa lafiya da yalwar arziki. Wanda wannan dama ba shine karo na farko ba, akwai sauran yaran shago da Dom-Domty ta yaye kamar su:

Adamu Muhammad Hassan (kyali)

Abbakar Usman Hassan (small)

Wanda suma duk sunada shago yanzu acikin kasuwar, sai kuma Muhammad Sageer Yayari da kuma Mustapha Abdulmumini da Hassan Musa.



A karshe muna mika gaisuwa ga babban mai gida wato Alh. Adamu Hassan Bamatsala, da kuma karamin mai gida Alh. Salisu Hassan.

Muna fatan Allah ya qaro lafiya da kuma yalwar arziki mai albarka.



0 comments:

Post a Comment